Hukumar Yan Sanda ta Jahar Legas ta Kama Wasu Ma'aurata biyu Abisa Zargin Cin Zarafin Yayansu ta Hanyar Duka.

 Hukumar Yan Sanda ta Jahar Legas ta Kama Wasu

Ma'aurata biyu Abisa Zargin Cin Zarafin Yayansu ta

Hanyar Duka.



Yan sanda sun kama wasu iyaye a Legas bisa zargin

cin zarafin yayansu biyu.

Jami'an yan Sandar Nijeriya reshen Jihar Legas Sun

kama wannan mata Busola Oyediran da Mijinta

Akebiara Emmanuel da ke Egbeda Legas a jiya

Juma'a 13 ga watan Janairu 2022 biyo bayan

korafe-korafe da makwabta suka yi kan cin zarafin

yayansu masu shekaru 5 da 2 a kai a kai.




Comments

Popular posts from this blog

Yadda zaku hada maganin karin Kuzari da Karfi a lokacin saduwa da iyali πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡

Sahihin maganin kwanciyar Nono wanda zai sa Nonuwan Mace su ciko suyi kyau πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡

Dadumiduminsa: Yan Kwankwasiya Sun Fusata Zasu Hallaka Rarara Akan Ya Zagi Kwankwaso, Innalillahi Wa'inna'ilaihi Raji'un Allah Ya Kawo Sauki