Hasashe mai daukar hankali: Musulmai za su azumci Ramadana sau biyu a 2030

 Hasashe mai daukar hankali: Musulmai za su azumci Ramadana sau biyu a 2030 


Wani rahoton hasashe da jaridun kasashen Larabawa suka fitar ya bayyana yadda za a samu sauyin yin azumin Ramadana Wannan sauyi zai faru ne bisa sauyin yanayi kamar yadda masana ilimin taurari suka hango inji rahoton A shekarar 2030, ana kyautata zaton za a yi azumin Ramadana sau biyu a cikinsa, bisa hangen masana ilimin taurari 


Dubai, Daular Larabawa - Jaridar Arab News ta tattaro cewa, musulmai za su yi azumin Ramadana sau biyu a shekara ta 2030, kamar yadda wasu masana ilmin taurari suka yi hasashen. Masana sun ce watan azumi zai shigo sau biyu a wannan shekara ta 2030, na farko a watan Janairu, sannan kuma a karshen watan Disamba, lamarin da ya taba faruwa a shekarar 1997. 

Comments

Popular posts from this blog

Yadda zaku hada maganin karin Kuzari da Karfi a lokacin saduwa da iyali πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡

Sahihin maganin kwanciyar Nono wanda zai sa Nonuwan Mace su ciko suyi kyau πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡

Dadumiduminsa: Yan Kwankwasiya Sun Fusata Zasu Hallaka Rarara Akan Ya Zagi Kwankwaso, Innalillahi Wa'inna'ilaihi Raji'un Allah Ya Kawo Sauki