An Soye Zakaran Da Kotu Ta Yankewa Hukuncin Yankashi A Ranar Good Friday shiga ka kalli bidiyon

 An Soye Zakaran Da Kotu Ta Yankewa Hukuncin Yankashi A Ranar Good Friday shiga ka kalli bidiyon


Zakaran da Kotu ta yankewa hukuncin

Yan Kashi a ranar Good Friday, maishi ya

zartar da hukuncinsa.

Mutumin da ya mallaki zakaran da aka

zartar wa hukuncin kisa a jihar Kano, ya

ce bai ji dadin yadda marigayin ya hada

shi fada da makwabcinsa ba.A ranar

Talatar da ta gabata ne, Mai shari'a

Halima Wali a wata kotu da ke Kano ta

yanke wa zakaran hukuncin kisaMatakin

ya zo ne bayan wasu makwabtan mai

zakaran biyu suka shigar da kara, inda

suka zargi zakaran da hana su sakat

saboda yawan cara, da zarar sanyin

asuba ya kada.




Comments

Popular posts from this blog

Yadda zaku hada maganin karin Kuzari da Karfi a lokacin saduwa da iyali πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡

Sahihin maganin kwanciyar Nono wanda zai sa Nonuwan Mace su ciko suyi kyau πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡πŸ‘‡

Dadumiduminsa: Yan Kwankwasiya Sun Fusata Zasu Hallaka Rarara Akan Ya Zagi Kwankwaso, Innalillahi Wa'inna'ilaihi Raji'un Allah Ya Kawo Sauki